1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Najeriya ta bada lambobin girmamawa

Ubale MusaSeptember 29, 2014

Gwamnatin Najeriya ta karrama wasu 'ya'yanta sama da 300 duk da halin rudani da rashin tabbacin tsaro da ma talaucin da ke addabar mafi rinjayen al'ummar kasar.

https://p.dw.com/p/1DNL2