1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW
Salon rayuwa

Yadda rashin aiki ke ci wa matasan Najeriya tuwo a kwarya

Abdul-raheem Hassan M. Ahiwa
December 7, 2022

https://p.dw.com/p/4KUyd

A Najeriya, matsalar rashin ayyukan yi na ci gaba da zame wa matasan kasar babbar matsala. Guda daga cikin mayan matsalolin da ke daga wa matasan hankali ma a yanzu, shi ne yadda ake cewa sai an biya kudade kafin a samunayyukan yi a wasu ma'aikatu na gwamnatin kasar.